Duk da akidar secularization a kasashen yamma
Tehran (IQNA) A lokacin da nake shirya littafai na, wasu daga cikinsu sun fado daga kan shiryayye, daya daga cikin littattafan nan kuwa Alqur'ani ne. Lokacin da na dauko shi, babban yatsana yana kan aya ta 46 a cikin suratul Hajj, inda yake cewa: “Ido ba su makanta, amma zukata sun makance.
Lambar Labari: 3488557 Ranar Watsawa : 2023/01/25
Tehran (IQNA) gwamnatin Qatar ta yi lale marhabin da tattaunawa tsakanin Iran da Saudiyya, tare da jaddada cewa ba zata kulla alaka da Isra’ila ba.
Lambar Labari: 3486422 Ranar Watsawa : 2021/10/13
Tehran (IQNA) gwamnatin Afghanistan ta fara yin rauni ne tun bayan rikicin madafun iko tsakanin Ashraf Ghany da kuma Abdullah Abdullah bayan zaben shugaban kasa.
Lambar Labari: 3486202 Ranar Watsawa : 2021/08/14
Tehran (IQNA) Sheikh Sulaiman Indirankuwa babban malami mai bayar da fatawa ga musulmin kasar Uganda ya sanar da yin murabus daga kan mukaminsa.
Lambar Labari: 3485787 Ranar Watsawa : 2021/04/06
Mohammad Hussain Hassani:
Tehran (IQNA) Mohammad Hussain Hassani shugaban cibiyar ayyukan kur’ani ta Iran ya jaddada wajabcin yin aiki domin samun zaman lafiya da fahimtar juna tsakanin al’ummomin duniya.
Lambar Labari: 3485750 Ranar Watsawa : 2021/03/17
Tehran (IQNA) gwamnan jihar Oyo a tarayyar Najeriya ya sanar da cewa za a saka ranakun hutu na musulunci a cikin kalandar jihar.
Lambar Labari: 3485689 Ranar Watsawa : 2021/02/25
Tehran (IQNA) wata majami’ar mabiya addinin kirista a garin Deton na jihar Texas, ta tattara taimakon kudade kimanin dala dubu 50 domin gyara wani masallaci a garin.
Lambar Labari: 3485677 Ranar Watsawa : 2021/02/21
Tehran (IQNA) Iran ta sanar da cewa tana kokarin shiga tsakanin kasashen Azarbaijan da kuma Armenia domin sasanta su kan rikicin da suke yi.
Lambar Labari: 3485227 Ranar Watsawa : 2020/09/28
Tehran (IQNA) an gudanar da zaman taro wanda ya hada musulmi da kirista a kasar Zimbabwe.
Lambar Labari: 3485205 Ranar Watsawa : 2020/09/21
Ana ci gaba da zaman taron waya da kai kan addinin muslunci a jami’ar Mount Royal da ke Canada.
Lambar Labari: 3484439 Ranar Watsawa : 2020/01/22
Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da wani zaman taron karawa juna sani na kasa da kasa kan taron arbain na wannan shekara a Karbala.
Lambar Labari: 3482795 Ranar Watsawa : 2018/06/29
Littafin Wani Farfesa Dan Jamus:
Bangaren kasa da kasa, Prof. Klaus von Stosch wani farfesa masani kan addinai a jami’ar Paderborn University da ke kasar Jamus ya rubuta littafi da ke magana kan yadda kur’ani yake kallon kiristoci.
Lambar Labari: 3482420 Ranar Watsawa : 2018/02/22
Bangaren kasa da kasa, wani malamin addinin kirista ya bayar da kyautar kwafin kur’ani mai tsarki a lokacin taron bude wni masallaci a lardin Sharqiyya a Masar.
Lambar Labari: 3482294 Ranar Watsawa : 2018/01/13
Bangagaren kasa da kasa, musulmin kasar Birtaniya sun nuna alhininsu dangane da harin da ta’addancin da aka kai a birnin tare da kashe jama’a.
Lambar Labari: 3481546 Ranar Watsawa : 2017/05/24
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da zaman tattaunawa atsakanin mata mabiya addinai domin samun masaniya akan addinin musluncia jahar Florida ta Amurka.
Lambar Labari: 3481527 Ranar Watsawa : 2017/05/18
Bangaren kasa da kasa, jamhuriyar muslunci ta Iran za ta dauki nauyin gudanar da wani zaman taro danagane kara kusanto da fahimta a tsakanin addinai.
Lambar Labari: 3481055 Ranar Watsawa : 2016/12/21